A shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, za mu yi dubi ne kan batun da ake yi cewa, Birnin Kebbi, helkwatar Jihar Kebbi, ta fi kama da helkwatar karamar hukuma maimakon helkwatar jiha, sannan kuma cikin gwamnonin da aka yi a jihar wannene za a ce ya yi rawar gani?
Saurari cikakken shirrin cikin sauti: