Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Batun Ficewar Nijar, Burkina Faso Da Mali Daga CEDEAO, Kashi Na 1 - Fabrairu 13, 2024


Hira ta musamman da Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka ya yi da Atiku Abubakar a Washington, D.C
Hira ta musamman da Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka ya yi da Atiku Abubakar a Washington, D.C

Shirin ya tantauna kan ficewar Nijer Burkina Faso da Mali daga CEDEAO a bisa zargin kungiyar da kaucewa manufofin da aka kafata. Wadanan kasashe da suka fada karkashin mulkin soja na fuskantar matsin lamba daga kungiyar ta bunkasa tattalin arzikin kasashen Afrika ta yamma dan ganin an gaggauta shirya zabubukan da za su mayar da al’amuran mulki a hannun farar hula.

Saurari shirin:

TSAKA MAI WUYA
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:13:56 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG