A Kwanaki Ne, Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido Ya Ziyarci Sashen Hausa na Murya Amruka Inda Babban Aliyu Mustapha Ya Hira Dashi. Hirar Tasu ta Tabo Abubuwa da Yawa da Suke Jibanci Halin Zaman Rayuwa Siyasa, Yadda Suke Shafar Halin Zaman Yau Kullum a Nigeria. Gwamnan, ya Kuma Tabo Batun Matsalar Dake Addabar Kugiyar Gwamnonin, Da Kuma Dakatarwar da aka Yiwa Gwamnan Jihar Sokoto, da Kuma Yadda Jiga-Jigan Gwamnoni ke Dari-Dari da Kokarin Janye Jiki Daga Koma Ficewa Daga Jam'iyyar PDP.
Tattaunawar da Aka Yi da Sule Lamido, Gwanan Jihar Jigawa, Lokacin da ya Kawo Ziyara Sashen Hausa na Muryar Amurka

5
Jigawa State Governor Sule Lamido (R) is interviewed by Vincent Makori (L), host of 'Africa 54.'

6
Jigawa State Governor Sule Lamido (R) is interviewed by Leo Keyen (L), Chief, VOA Hausa service.

7
Jigawa State Governor Sule Lamido (R) is interviewed by Vincent Makori (L), host of 'Africa 54.'

8
Jigawa State Governor Sule Lamido being prepared for interview.