Rundunar sojin Najeriya ta ce kawo yanzu kimanin ‘yan Boko Haram da iyalansu dubu takwas ne suka mika wuya ga hukumomi a baya-bayan nan. Mika wuya da mayakan ke ci gaba da yi dai ya haifar da muhawara a Najeriyar a game da makomarsu. Farfesa Khalifa Ali Dikwa, mai fashin baki ne akan al’amuran yau da
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya