Talakawa Ke Bai Wa ‘Yan Siyasa Damar Satar Dukiyar Gwamnati
Yayin da al'umma ke kokawa kan rashin shugabanni nagari da kuma yadda wasu ke wawushe dukiyar al'umma idan sun hau mulki, tsohon shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilan Najeriya Hon. Farouk Adamu Aliyu yace talakawa ne ke baiwa shugabannin dama ta hanyar kara zaɓen masu satar kuɗaɗen al'umma.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya