Lauyoyin Kungiyar Kare Hakkin dan Adam ranar Litinin sun bukaci Babban Kotun Tarayya ya bada sammacin kama shugaban kasar Sudan Omar al-Bashir wanda aka zargeshi da cin zarafin jama'a da laifukan yaki da ya aikata lokacin fafatawa da suke yi da Kasar Sudan Ta Kudu.
Shugaban Kasar Sudan Omar al-Bashar Ya Ziyarci Kasar Najeriya

1
President Jonathan and Sudanese President al-Bashir shake hands before an African Union summit on health in Abuja.

2
Sudanese President Omar al-Bashir walks out of a hotel in Abuja.

3
Sudanese President al-Bashir attends an African Union summit on health focusing on HIV and AIDS in Abuja.

4
Sudanese President Omar al-Bashir walks out of a hotel in Abuja.