Lauyoyin Kungiyar Kare Hakkin dan Adam ranar Litinin sun bukaci Babban Kotun Tarayya ya bada sammacin kama shugaban kasar Sudan Omar al-Bashir wanda aka zargeshi da cin zarafin jama'a da laifukan yaki da ya aikata lokacin fafatawa da suke yi da Kasar Sudan Ta Kudu.
Shugaban Kasar Sudan Omar al-Bashar Ya Ziyarci Kasar Najeriya
1
 President Jonathan and Sudanese President al-Bashir shake hands before an African Union summit on health in Abuja.
2
Sudanese President Omar al-Bashir walks out of a hotel in Abuja.
3
 Sudanese President al-Bashir attends an African Union summit on health focusing on HIV and AIDS in Abuja.
4
Sudanese President Omar al-Bashir walks out of a hotel in Abuja.