Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugaban kasar Najeriya ya kaddamar da yakin neman zabe


Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan
Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan

Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan ya kaddamar da yakin neman zabensa a garin Lafiya da ke a wani wuri mai muhimmanci.

Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan ya kaddamar da yakin neman zabensa a garin Lafiya da ke a wani wuri mai muhimmanci. Dubban magoya bayan Mr. Jonathan sun halarci wani gangami a wannan karamin garin. An zabi Jonathan a matsayin dan takarar jam’iyya mai mulki duk ko da tsarin karba-karba tsakanin kudu da arewa. Jam'iyar PDP ke mulkin kasar tunda kasar ta koma mulkin damokaradiya cikin shekara ta dubu da dari tara da casa'in da tara.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG