Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugaba Tinubu Ranar Dimokradiya Ya Bukaci 'Yan Najeriya Da Su Ci Gaba Da Sadukar Da Kai Domin Kasar


Shugaba Tinubu Ranar Dimokradiya Ya Bukaci 'Yan Najeriya Da Su Ci Gaba Da Sadukar Da Kai Domin Kasar
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:02 0:00

A jawabin da ya yi wa ‘yan kasar a bikin ranar dimokuradiyya, Shugaba Bola Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya da su ci gaba da sadaukar da kai domin ci gaban kasar.

XS
SM
MD
LG