Sakataren harkokin wajen Amurka Tony Blinken ya gana ta yanar gizo da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken da wasu ma’aikatansa a Washington, sun yi wani taro ta yanar gizo tare da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da Ministan harkokin wajen kasar Geoffery Onyeama, kan dangantakar kasashen biyu, daga Abuja, Najeriya, ranar Talata, 27 ga watan Afrilu, 2021.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya