Sakataren harkokin wajen Amurka Tony Blinken ya gana ta yanar gizo da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken da wasu ma’aikatansa a Washington, sun yi wani taro ta yanar gizo tare da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da Ministan harkokin wajen kasar Geoffery Onyeama, kan dangantakar kasashen biyu, daga Abuja, Najeriya, ranar Talata, 27 ga watan Afrilu, 2021.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Oktoba 01, 2024
Iran Ta Harba Makami Mai Kinzami Kan Isra'ila
-
Satumba 25, 2024
An Haife Ni Da Baiwar Zane-Zane Da Kayan Marmari - Zainab Zakari
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo