Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sabuwar Takaddama ta Barke Tsakanin Kamfanin Areva da Gwamnatin Jamhuriyar Niger


Areva
Areva

Wata sabuwar takaddama ta barke tsakanin kamfanin Areva da gwamnatin jamhuriyar Niger.

Wata sabuwar takkadama ta kunno kai tsakanin kamfanin Areva da gwamnatin jamhuriyar Niger, akan wata sabuwar yarjejeniyar hakar ma'adini uranium a Niger.

Saurari karin bayani.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00
Shiga Kai Tsaye
XS
SM
MD
LG