ZABEN2015: Hira da Tsohon Shugaban Najeriya Ibrahim Babangida, Fabrairu 10, 2015, Babi na 2
Tsohon Shugaban Najeriya, Ibrahim Babangida yana tattaunawa da wakilin Muryar Amurka Ibrahim Ahmed akan dalilan da suka sa Majalisar Koli ta Kasa taki amincewa da jinkirta zabe. Babangida ya kuma tattauna barazanar dake zuwa daga bangarorin siyasa biyu dangane da makonni shida na jinkirta zabe.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya