Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Nijar Za Ta Bullo Da Sabbin Dabarun Dakile Ayyukan 'Yan ta'adda - Bazoum


Nijar Za Ta Bullo Da Sabbin Dabarun Dakile Ayyukan 'Yan ta'adda - Bazoum
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:24 0:00

Jamhuriyar Nijar wacce ke makwabtaka da Najeriya, ta jima tana fama da mayakan Boko Haram da ke kwararowa daga makwabciyar ta ta.

A Jamhuriyar Nijar, shugaba Mohamed Bazoum ya sha alwashin rufe hanyoyin da ‘yan ta’adda ke bi su shiga wasu wurare a yankin Tillaberi mai fama da ayyukan ‘yan bindiga. Shugaban ya sanar da hakan ne yayin wata ziyara da ya kai yankin na Tillaberi. Ga Yusuf Abdoulaye daga Yamai.
XS
SM
MD
LG