Matsalar Tsaro A Katsina Ya Ragu Da Kaso 60-70 Cikin 100 - Masari
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa hadin gwiwa tsakanin gwamnati da jami'an tsaro a jiharsa ya yi sanadiyar samun sauki a matsalolin tsaro da aka yi ta fama da su a jihar da akalla kaso 60 zuwa 70 cikin 100. Masari ya bayyana hakan ne a hira Muryar Amurka a Abuja.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya