Washington, DC —
Shirin Manuniya na wannan mako ya maida hankali akan halin kuncin tattalin arzikin da ake ciki a Najeriya da kuma batun matsalar tsaro.
Saurari shirin da Isah Lawal Ikara ya shirya, ya kuma gabatar:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna