Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Makarantar Da Aka Gina A Sokoto Don Yaran Da Boko Haram Ta Kashe Iyayensu


Makarantar Da Aka Gina A Sokoto Don Yaran Da Boko Haram Ta Kashe Iyayensu
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:55 0:00

Rikicin Boko Haram ya mayar da dubban yara a arewa maso gabashin Najeriya marayu. Akasarin yaran su na fuskantar kalubale na rayuwa sosai. Amma wasu daga cikinsu, sun samu rayuwa mai kyau a jihar Sokoto.

XS
SM
MD
LG