Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kotunan Da Mu Ke Da Su A Najeriya Sun Wadata Wajen Shari'un Cin Hanci - Shugaban ICPC


Kotunan Da Mu Ke Da Su A Najeriya Sun Wadata Wajen Shari'un Cin Hanci - Shugaban ICPC
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:50 0:00

Shugaban hukumar yaki da cin hanci ta ICPC, Dakta Musa Adamu Aliyu ya ce ba lalle sai an kafa kotuna na musamman ba don sauraron shari'un cin hanci da rashawa.

XS
SM
MD
LG