Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Waiwaya - Haska Fitala Kan Abubuwan Da Ya Tsole Wa Mata Ido a Shekarar 2023, Disamba 10, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirin Kallabi na wannan mako waiwaye ne kan wasu daga cikin abubuwan da su ka faru tun daga ranar farkon da muka fara haska fitila kan harkokin siyasa a Najeriya kasance mun fara shirin ne dab da kammala babban zaben kasar ta shekara ta 2023.

Saurari shirin:

KALLABI
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:22:15 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG