WASHINGTON, DC —
Jakadan Nigeria a kasar Guinea-Conkry, Babangida Ibrahim ya ce kasashen Afrika ta Yamma sun tashi tsaye haikan, wajen tsaida wanzuwar cutar Ebola da ta riga ta abkawa kasashen Guinea, Mali da Liberia.
A hirarsa da Aliyu Mustaphan Sokoto na VOA, jakadan ya tabo asalin wannan cutar:
A hirarsa da Aliyu Mustaphan Sokoto na VOA, jakadan ya tabo asalin wannan cutar: