Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce an samu nasarar shawo kan wutar da ake zaton wani mutun ne ya kunnata wacce ta kone ginin majalisar dokokin kasar, bayan gobarar ta shafe kwanaki biyu ta na tafka barna.
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo