Makwabtan Najeriya sukan shiga kasar a lokutan manyan zabuka don ganewa idanunsu abin da ka je ya zo. A wannan hotunan, wakilin Muryar Amurka Saleh Shehu Ashaka ya dauko mana su filla-filla na masu sa idon, har ma dana masu jerin gwanon jiran a tantance su don su kada kuri'unsu a birnin Abuja.
ZABEN2015: Masu Sa Ido Daga Tarayyar Turai a Abuja, Maris 28, 2015
Hotunan da ke dauke da masu sa idon kasashen turai da ma na wadanda ake tantancewa don su yi zabe.
![ZABEN2015; Wajen Tantance Jama'a a Abuja](https://gdb.voanews.com/bfbf202d-0b61-4876-8e05-df4959a17ca9_cx0_cy0_cw95_w1024_q10_r1_s.jpg)
9
ZABEN2015; Wajen Tantance Jama'a a Abuja
![ZABEN2015; Wajen Tantance Jama'a a Abuja ](https://gdb.voanews.com/253d4be2-f059-451c-835e-34edd2b447ac_cx0_cy0_cw93_w1024_q10_r1_s.jpg)
10
ZABEN2015; Wajen Tantance Jama'a a Abuja
![ZABEN2015; Masu Sa Ido Daga Tarayyar Turai a Abuja](https://gdb.voanews.com/32d1589c-a291-4c12-9d49-e3758134f3b5_cx18_cy11_cw72_w1024_q10_r1_s.jpg)
11
ZABEN2015; Masu Sa Ido Daga Tarayyar Turai a Abuja
![ZABEN2015; Wajen Tantance Jama'a a Abuja](https://gdb.voanews.com/b8688762-320e-43fb-aecd-d1b50919bf1e_cx5_cy1_cw83_w1024_q10_r1_s.jpg)
12
ZABEN2015; Wajen Tantance Jama'a a Abuja