Gaba akan filaye da albarkatu tsakanin abokan hamaiya a Arewa ta tsakiya yayi muni a shekarun da suka gabata inda aka kashe daruruwan mutane dubbai kuma suka rasa gidajensu,wanda ya jawo rashin kwanciyar hankali.
Hotunan Fulani da aka rabasu da mahallinsu,da shanun su a Zango, a karamar hukumar Zangon – Kataf, Jihar Kaduna

5
Shugaban Fulani makiyaya Haruna Usman.

6
Shanun Fulani.

7
Shugaban Fulani makiyaya Haruna Usman.

8
Shugaban Fulani makiyaya Haruna Usman.