Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Halin Da Al’umma Ke Ciki Babbar Barazana Ce Ga Wannan Kasa – Majalisar Limamai Da Malamai


Halin Da Al’umma Ke Ciki Babbar Barazana Ce Ga Wannan Kasa – Majalisar Limamai Da Malamai
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:37 0:00

Ganin yadda talakawa su ka fara zanga-zangar nuna damuwa kan tsadar rayuwa a wasu yankunan Najeriya ya sa Majalissar Limamai da Malamai ta jihar Kaduna jawo hankalin gwamnati don kada a bar lamarin ya kazance.

XS
SM
MD
LG