Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Amurka Ta Tsawaita Yarjejeniyar AGOA
Tuggar wanda ke jagorantar shirin aiwatar da sabuwar manufar kasashen ketare da Shugaba Tinubu ya kirkiro, yace yarjejeniyar AGAO zai taimaka wa tattalin arzikin kasashen Afirka wanda Amurka ta yi musu rangwame wurin haraji domin ya basu daman shigo da kayayyaki da aka sarrafa kasuwannin Amurka.
Zangon shirye-shirye
- 
![Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan]() Fabrairu 28, 2025 Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
- 
![Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara]() Fabrairu 05, 2025 Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
- 
![Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024]() Disamba 31, 2024 Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
- 
![Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya]() Disamba 20, 2024 Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
- 
![Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya]() Disamba 20, 2024 Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
 
 
 
 
 
 
 
 
 
