Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Amurka Ta Tsawaita Yarjejeniyar AGOA


Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Amurka Ta Tsawaita Yarjejeniyar AGOA
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:23 0:00

Tuggar wanda ke jagorantar shirin aiwatar da sabuwar manufar kasashen ketare da Shugaba Tinubu ya kirkiro, yace yarjejeniyar AGAO zai taimaka wa tattalin arzikin kasashen Afirka wanda Amurka ta yi musu rangwame wurin haraji domin ya basu daman shigo da kayayyaki da aka sarrafa kasuwannin Amurka.

XS
SM
MD
LG