Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Amurka Ta Tsawaita Yarjejeniyar AGOA
Tuggar wanda ke jagorantar shirin aiwatar da sabuwar manufar kasashen ketare da Shugaba Tinubu ya kirkiro, yace yarjejeniyar AGAO zai taimaka wa tattalin arzikin kasashen Afirka wanda Amurka ta yi musu rangwame wurin haraji domin ya basu daman shigo da kayayyaki da aka sarrafa kasuwannin Amurka.
Zangon shirye-shirye
-
Yuli 06, 2024
Matsayin Afirka A Fagen Fasahar Aikin Gona
-
Yuli 06, 2024
Yadda Kidan Jita Ke Samun Karbuwa A Kasar Indonesia
-
Yuli 06, 2024
Wani Mawakin Nijar Ya Bullo Da Tsarin Ceto Al’adun Kasar