Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Kamaru na Kwashe 'Yan Kasar Daga Jamahuriyar Afirka ta Tsakiya


tulin mutanen da rikicin kasar jamahuriyar Afirka ta Tsakiya ya rutsa da su
tulin mutanen da rikicin kasar jamahuriyar Afirka ta Tsakiya ya rutsa da su

Rikicin kasar jamahuriyar Afirka ta Tsakiya na kora 'yan kasar Kamaru su na komawa gida

Wakilin Sashen Hausa a kasar Kamaru Mamadou Dandah ya aiko da rahoto a kan kokarin da hukumomin kasar Kamarun suka fara yi na kwashe 'yan kasar daga Jamahuriyar Afirka ta Tsakiya wadda ke fama da rigingimu. Kamar yadda za ku ji a cikin rahoton na Mamadou Dandah, kafin ma gwamnatin kasar Kamaru ta kaddamar da kwashe 'yan kasar daga kasar Jamahuriyar Afirka ta Tsakiya, daruruwan 'yan kasar Kamaru da ke zaune a Bangui babban birnin kasar sun tsallaka kan iyaka sun koma gida.

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:57 0:00
Shiga Kai Tsaye
XS
SM
MD
LG