Gwamna Kabir Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Masarautun Kano
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu akan sabuwar dokar da majalisar dokokin jihar ta yi wa kwaskwarima da ya rushe masarautu biyar a jihar. Da safiyar yau Alhamis ne Majalisar ta yi wa dokar masarautun Kano ta shekarar 2019 garambawul, inda ta soke duka masarautun jihar biyar.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya