Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Me Ya Kai Sanata Da Marin Mata? Kashi Na Biyu-Yuli,18, 2019


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

A ci gaba da bibiya kan batun marin mata da aka nuna Sanata Elisha Abbo mai wakiltar jihar Adamawa ta arewa yana yi a wani shagon saida kayan jima'i, yau shirin Domin Iyali ya nemi sanin yadda wannan zai yi tasiri a fafatukar ganin matasa sun ci moriyar dokar da ta basu damar takarar rike mukaman siyasa.

Saurari cikakken shirin

Sanata da cin zarafin mata-Pt2-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:14 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG