Washington, Dc —
A ci gaba da nazarin yadda mata za su bada gudummuwa a yunkurin shawo kan matsalar tsaro da kuma yi wa mata fyade a Jamhuriyar Nijar, Wakilinmu Souley Mummuni Barma, ya tambayi shugabar kungiyar kare hakkin mata da ake kira Darul Mar'ah kuma 'yar majalisar dokokin jamhuriyar Nijer Nana Jubi Harouna Mati da ta bakunci shirin, alakar shan miyagun kwayoyi da yiwa mata fyade kamar yadda wadansu su ke fada.
Saurari bayanin nata a wannan shirin:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.