Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Bibiya Kan Sace DaIiban Sakandaren Kankara-Kashi Na Daya-Disamba,17, 2020


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Najeriya ta sake shiga idanun duniya shekaru shidda bayan sace ‘yan matan Chibok, sama da shekaru hudu bayan sace 'yan matan sakandaren Dapchi, a inda a wannan karon 'yan bindiga suka sake kai hari a makarantar kwanan dalibai a wannan karon suka yi awon gaba da daliban makarantar kimiyya ta Kankara da bisa ga dalibin da muka zanta da shi, adadinsu ya kai dari biyar da ishirin. An sace daliban ne a daren jumma'a sha daya ga watan Disamba, da I zuwa yanzu duk da yake ana yayata labarin tserewar wadansu dalibai sai dai babu tabbacin yanayin da suke ciki.

Wakilinmu Sani Shu’aibu Malumfashi ya sami zantawa da dalibin da ya fara dawowa gida wanda zamu saya sunansa bisa dalilan tsaro.

Ga bayaninsa.

Bibiya Kan Sace Dabiban Sakandaren Kankara-Kashi Na Daya:10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:41 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG