DARDUMAR VOA: A Jamhuriyya Nijar, Wani Mawaki Yana Koyawa Matasa Yadda Za Su Hada Gurmi, A Wani Yunkuri Na Bunkasa Al’adar Kidan Gurmin
- Murtala Sanyinna
- Hadiza Kyari
Ganin yadda zamani ke tasiri wajen bacewar wasu al’adun gargajiya, a Jamhuriyya Nijar, wani mawaki dan kasar, Maman Sani Mati, ya bullo da wani tsari da zai ba da damar ceto wasu al’adun kasar, musamman ma amfani da wasu kayan kade-kade na gargajiya da ke bazanar bacewa, ta hanyar horon kidan gurmi.
Zangon shirye-shirye
- 
![Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan]() Fabrairu 28, 2025 Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
- 
![Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara]() Fabrairu 05, 2025 Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
- 
![Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024]() Disamba 31, 2024 Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
- 
![Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya]() Disamba 20, 2024 Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
- 
![Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya]() Disamba 20, 2024 Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
 
 
 
 
 
 
 
 
 
