0
A Garin Mao Dake Kasar Chadi, Dakarun Najeriya na Musamman Suka Yi Atisahin Kwaikwayon Yadda Zasu Kwato Wadanda Ake Garkuwa Dasu, Maris 12, 2015
Ranar Asabar 7 ga watan Maris, 2015 a garin Mao dake kasar Chadi, dakarun Najeriya na musamman suka yi atisahin kwaikwayon yadda zasu kwato wadanda ake garkuwa dasu.

9
A garin Mao dake kasar Chadi, dakarun Najeriya na musamman suka yi atisahin kwaikwayon yadda zasu kwato wadanda ake garkuwa dasu.