Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Da Dan Gari: Zangon Tungar Malam, Ghana


Gidan rediyon Alpha da ke birnin Kumasi ya lalubo tarin Zangon Tungar Malam a Yankin Greater Accra a kasar Ghana.

Alhaji Ali Garba, Galadiman Tungar Malam, ya ce tarihi ya nuna a shekarar 1845 aka kafa garin kuma wani mai suna malam Jibrin ne ya kafa garin, asali ma sunan garin Tungar Malam Jibrin amma daga baya Jibrin din ya bace sai dai a ce "Tungar Malam."

Saurari cikakken shirin wanda Idris Abdallah Bako ya gabata.

Da Dan Gari: Zangon Tungar Malam, Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:03 0:00


Facebook Forum

XS
SM
MD
LG