Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

CIWON YA MACE: Yadda Mata a Arewacin Najeriya Suka Farga Wajen Kafa Kungiyoyin Ci Gaban Al'umma - Fabrairu 1, 2023


Aisha Muazu
Aisha Muazu

Shirin na wannan makon ya duba yadda matan arewacin Najeriya suka farga da kafa kungiyoyin ci gaban al’umma da kuma irin tasirin da suke da su wajen ci gaban al’umma.

CIWON YA MACE: Yadda Mata a Arewacin Najeriya Suka Farga Wajen Kafa Kungiyoyin Ci Gaban Al'umma.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:56 0:00

XS
SM
MD
LG