Washington,DC —
Shirin Ciki Da Gaskiya na wannan makon ya haska fitila kan korafin wadansu daga cikin shugabannin kungiyar nakasassu, da ke nuna rashin gamsuwa kan wadanda ke rike da mukamin mai taimakawa Shugaban Najeriya kan nakasassu.
Saurari cikakken shirin da Sarfilu Hashim Gumel ke gabatarwa:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna