Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

AREWA A YAU: Muhimmancin Kaucewa Yada Jita-jita Tsakanin Mabiya Addinai A Najeriya, Yuni 15, 2022


Nasiru Adamu El Hikaya
Nasiru Adamu El Hikaya

Karyar da a ka yada kwanaki kan wasu kalamai da aka ce daga tsohon sakataren gwamnati Babachir David Lawal ta kawo rudani kafin a gano gaskiyar lamarin.

A cikin shirin na wannan makon mun tabo batun muhimmancin kaucewa yada jita-jita da wasu ke yi don neman ta da fitina tsakanin mabiya addinai a arewacin Najeriya.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

AREWA A YAU: Muhimmancin Kaucewa Yada Jita-jita Tsakanin Mabiya Addinai A Najeriya, Yuni 15, 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:51 0:00

XS
SM
MD
LG