Kungiyoyin ma'aikata da na al'umma sun kaddamar da gangamin nuna bacin ransu game da karin farashin man fetur da na wutar lantarki da aka fuskanta a kasar, a bayan da gwamnati ta janye tallafin farashin man fetur din
Ana Yajin Aiki A Najeriya Kan Batun Janye Tallafin Farashin Man Fetur

5
Kungiyar kwadago ta TUC da 'ya'yan kungiyoyin al'umma a Lagos suna zanga-zanga a daidai lokacin da suke wuce wani gidan mai dake dauke da sabon farashin man, a Lagos, Najeriya, Laraba 18 Mayu, 2016.

6
Kungiyar kwadago ta TUC da 'ya'yan kungiyoyin al'umma a Lagos suna zanga-zanga a daidai lokacin da suke wuce wani gidan mai dake dauke da sabon farashin man, a Lagos, Najeriya, Laraba 18 Mayu, 2016.