Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: An Rantsar Da Shugaba Uhuru Kenyatta A Sabon Wa’adin Mulki Yau Talata


VOA60 AFIRKA: An Rantsar Da Shugaba Uhuru Kenyatta A Sabon Wa’adin Mulki Yau Talata
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

An rantsar da shugaba Uhuru Kenyatta a sabon wa’adin mulki yau Talata, bayan zabubbuka sau biyu da aka yi cikin gardama; yayin da madugun adawa Raila Odinga ya jagoranci wani gangamin inda yace za’a rantsar da shi shugaban kasa ranar 12 ga watan Disamba.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG