Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

AMSOSHIN TAMBAYOYINKU: Tarihin Abzinawa (Auzunawa) na Janhuriyar Nijar (1).


Ibrahim K Garba
Ibrahim K Garba

Su na da alaka da wata kasar kuma? Su na da alaka da wata kabilar kuma?

Masu sauraronmu assalamu alaikum; barkanmu da sake saduwa a wannan shirin na AmsoshinTambayoyinku.

Yau za a ji kashi na daya na amsoshin tambayoyin masu sauraronmu da dama, da su ka hada da Adamu Aliyu Ngulde, da Buhari Yahaya Nguru, da Adamu Habu Umar Taura, jihar jigawa masu son jin tarihin Abzinawa (ko Auzunawa) na Janhuriyar Nijar, musamman ma ko shi sun a da alaka da wata kabila ko kuma wata kasa ta dabam.

To idan masu tambayar da ma sauran masu sha’awar ji na tare da mu, ga amsar da wakilinmu a Nyamai Sule Barma ya samo daga masanin tarihi, Farfesa Djibo Hammani na Jami’ar Abdou Moumouni Dioffo da ke Yamai.

A sha bayani lafiya:

01-27-24 AMSOSHIN TAMBAYOYINKU _ Tarihin Auzunawa.m4a
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:30 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG