Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ALLAH DAYA GARI BAMBAM: Wasu 'Yan Najeriya Mazauna Ketare Sun Fusata Da Batun Biyan Harajin Ziyara Kasar


Ramatu Garba
Ramatu Garba

A shirin Allah Daya na wannan makon mun tattauna ne da wasu 'yan Najeriya da ke rayuwa a kasashen ketare, wadanda suka fusata da shawarar da wani 'dan kasar ya bayar, na sanya musu biyan harajin $500 a duk lokacin da suka kai ziyara kasar.

Ko wane tasiri tilasta wa 'yan Najeriya mazauna waje biyan haraji zai yi ga tattalin arzikin Najeriya?

Saurari cikakken shirin da Ramatu Garba ta gabatar:

ALLAH DAYA GARI BAMBAM: Wasu 'Yan Najeriya Mazauna Ketare Sun Fusata Da Batun Biyan Harajin Shiga Kasar
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:24 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG