Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Abin Da 'Yan Najeriya Ke Cewa Kan Harin Da Aka Kai Kan Jirgin Kasa


Abin Da 'Yan Najeriya Ke Cewa Kan Harin Da Aka Kai Kan Jirgin Kasa
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:52 0:00

A makon da ya gabata ne ‘yan bindiga suka kai hari da bom a hanyar jirgin kasa tsakanin Abuja da Kaduna a arewacin Najeriya.

A makon da ya gabata ne ‘yan bindiga suka kai hari da bom a hanyar jirgin kasa tsakanin Abuja da Kaduna a arewacin Najeriya. Lamarin dai ya tilasta dakatar da zirga-zirgar jiragen kasa a kan hanyar na kusan kwana guda, abin da ya janyo asara mai yawa. Aisha Mu’azu ta jiyo ra’ayoyin wasu ‘yan Najeriya masu amfani da jirgin kasa a game da matakin da ya kamata gwamnati ta dauka don kaucewa matsalar a gaba.
XS
SM
MD
LG