Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Shugaba Kim Jong Un Na Ci Gaba Da Yin Barazanar Kirkiro Wasu Makaman Nukiliya Masu Linzami


VOA60 DUNIYA: Shugaba Kim Jong Un Na Ci Gaba Da Yin Barazanar Kirkiro Wasu Makaman Nukiliya Masu Linzami
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A Korea ta Arewa shugaba Kim Jong Un na ci gaba da yin barazanar kirkiro wasu makaman nukiliya masu linzami yayinda sakatarin harkokin wajen Amurka Rex Tillerson ke ci gaba da bada sanarwar shirin tattaunawa da gwamantin Koriyan domin kawar da makaman nukiliya a yankin Makurdadar Koriya.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG