Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: A Kasar Afghanistan ‘Yan Kungiyar ISIS Sun Dauki Alhakin Halba Wasu Rokoki Akan Filin Jirgin Saman Birnin Kabul


VOA60 DUNIYA: A Kasar Afghanistan ‘Yan Kungiyar ISIS Sun Dauki Alhakin Halba Wasu Rokoki Akan Filin Jirgin Saman Birnin Kabul
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Afghanistan ‘yan kungiyar ISIS sun dauki alhakin halba wasu rokoki akan filin jirgin saman birnin Kabul sao'o'i kalilan bayan ziyarar Sakataren Harkokin Tsaron Amurka Jim Mattis

XS
SM
MD
LG