WASHINGTON, DC —
A wannan shirin mun kawo kashi na biyu na hirar da muka yi da fitaccen mawakin kasar Ghana da aka fi sani da suna Ghali one. Mun kuma bada labarin wani Bayarbe da ya bada sadakar Naira dari lokacin da ake addu'ar rokon ruwa, ya wayi gari gefen katangar gidanshi ta fadi.
Saurari cikakken shirin ka ji abinda ya faru:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.