WASHINGTON D.C. — 
Wannan makon, shirin zai tattaunawa ne akan zanga zangar da direbobin arewa da masu motocin dakon kaya suka gudanar a garin Jos, babban birnin Jihar Filato domin janyo hankalin mahukunta akan irin cin zarafin da ake musu akan manyan hanyoyin kasar.
A latsa nan don a saurari sautin shirin:
 
 
 
 
 
 
 
Dandalin Mu Tattauna