Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Tattaunawa Da Masu Kula Da Lamura Akan Tasirin Bikin Ranar Yara Ta Najeriya - Yuni 02, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Ranar Litinin aka yi bikin ranar yara a Najeriya, ranar da aka kafa a shekarar 1994 da nufin karrama kananan yara daga kasa zuwa matakin sakandare. Sai dai masu kula da lamura na cewa, wannan kwalliyar bata biyan kudin sabulu ba.

A shirin Kallabi na wannan makon zamu ji abinda masu kula da lamura ke cewa kan wannan ranar. Shirin ya tattauna da Maryam Garko shugabar kungiyar dake yaki da ta’amali da miyagun kwayoyi tsakanin matasa da ake kira Lespada.

Saurari cikakken shirin da Grace Alheri Abdu ta gabatar:

KALLABI: Tattaunawa Da Masu Kula Da Lamura Akan Tasirin Bikin Ranar Yara Ta Najeriya - Yuni 02, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:22:11 0:00
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG